Yajin aikin ASUU
Malaman Jami’a sun ce ba za a bude makarantu ba sai an biya su duka kudin wata 6. Shugaban ASUU yace Ministan ilmi, Malam Adamu Adamu, bai san abin da yake fada
Jami'ar ta fara rajistar daliban aji daya kafin fara yajin aikin ASUU a watan Fabrairu, lamarin da ya kawo tsaiko ga rajistar da ci gaba da karatun zangon.
Ya kuma ce gwamnati ba za ta amince da bukatar kungiyar na biyan malamai kudaden alawus-alawus din su na tsawon watanni shida da suka bata ba tare da aikin.
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) Farfesa Emmanuel Osodeke, a ranar Laraba shawarci dalibai kada su zabi ‘yan siyasar da ‘ya’yansu ke karatu a waje
Wasu majiyoyin da ke da masaniya kan lamarin sun shaida cewa tawagar gwamnatin tarayya ta gana da wakilan kungiyar ASUU a hedikwatar hukumar da jami'a NUC.
Mai magana da yawun kungiyar kamfen din jam'iyyar APC, Festus Keyamo, ya ce yarjejeniyar da gwamnatin PDP ta yi da ASUU tun shekarar 2019 ne sanadin yajin aiki.
Kwanaki dari da tamanin da uku bayan da mambobin kungiyar malaman jami’a suka fara yajin aikin, shugabanninsu na shirin sake ganawa da tawagar gwamnatin Buhari
Buhari ya yi wannan kiran ne a ranar Juma’a a Maiduguri, a wajen bikin yaye dalibai na musamman da babbar jami’ar Maiduguri tare da ba Alhaji Muhammadu Indimi
Lauyan ya ce gwamnatin tarayya ta nuna halin ko in kula da kuma nuna rashin damuwa wajen warware yajin aikin ASUU da ya fara tun ranar 14 ga Fabrairu, 2022.
Yajin aikin ASUU
Samu kari