Yajin aikin ASUU
Majalisar zartaswar kungiyar Malaman jami’o’in Najeriya watau ASUU a daren Lahadi zata zauna kan yanke shawara kan yajin aikin da aka kwashe watanni shida anayi
Farfesa Emmanuel Osodoke, shugaban kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ya kira wasu jami'o'in jihohin Najeriya a matsayin makarantun 'bogi', The Cable t
Kungiyar Ma'ikatan Fasahar da ke a Jami’o’in Najeriya, NAAT, ta dakatar da yajin aikin da take yi na tsawon wata biyar a fadin kasa, Daily Nigerian ta rahoto. S
Yajin aikin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) ya shiga kwanaki 191 ya zuwa ranar Alhamis, 25 ga watan Agusta, sai dai, wasu jami’o’in jiha sun fice daga wannan.
Farfesa Ibrahim Maqari, limami a babban masallacin kasa da ke Abuja ya tona asirin malaman jami'a da irin kurarin da suke na binciken karya kawai suke yi..
Kungiyar Malamai Masu Koyarwa ta Jami'o'i reshen jami'ar Nnamdi Azikiwe ta snar da shiganta yajin aikin sai baba ta gani bayan amincewar malaman jami'ar UNIZIK.
Kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) ta yi watsi da shawarin iyayen daliban jami'a na hada N10,00 kowannensu domin kawo karshen yajin da kungiyar ke yi na tsawon
Dachung Musa Bagos, dan majalisar wakilai na tarayya mai wakiltar Jos South/Jos East, ya ce a yi amfani da Dalla miliyan 23 cikin kudin aka zargin Abacha ya sac
Kungiyar Iyayen Dalibai da Malamai na Najeriya, NAPTAN ta nemi ganawa da Gwamnatin Tarayya kan yajin aikin kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, wanda ya ki ci ya ki
Yajin aikin ASUU
Samu kari