Arewa
Manyan malaman Musulunci sun gudanar da addu'o'i na musamman da saukar Alkur'ani ga Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba domin samun nasarori a mulkinsa.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bada tabbacin cewa za ta tallafawa mutanen da iftila'in mummunar gobara ya shafa a kasuwar Karar 'Yan Nika da ke jihar.
Kalaman kungiyar dattawan Arewa ba su yi wa Kwamitin Shugaban kasa a kan tsarin kudi da gyaran haraji dadi ba na cewa ba a zauna da su a kan kudirin haraji ba.
Kungiyar 'yan siyasar Arewa ta NLD da Sanata Ibrahim Shekarau ke jagoranta za ta dawo jam'iyyar siyasa domin buga APC da PDP a kasa a zaben shekarar 2027.
Bayan tabbatar da cewa babu ja da baya kan maganar kudirin haraji, Bola Tinubu ya fara tura wakilai zuwa wurin manyan Arewa don samun goyon baya kan gyaran haraji.
Mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya dauki nauyin malamai akalla guda 1,000 domin yin addu'o'i da saukar Alkur'ani saboda kare Najeriya daga sharrin bokayen Nijar.
Dattawan Arewa sun nemi a dakatar da karin VAT da kudirorin haraji saboda rashin tuntubar jama’a, suna masu cewa dokokin za su yi illa ga tattalin arziki da jama’a.
Sojin Najeriya sun bayyana cewa, lokaci ya yi da za su kawo karshen 'yan ta'adda a 2025. Sun ce za a kawo karshen 'yan ta'adda nan ba da dadewa a 2025.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun hallaka shugaban rikon kwarya na Miyetti Allah a Katsina, Alhaji Amadu Surajo, tare da wasu mutum uku a harin.
Arewa
Samu kari