Arewa
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya shawarci al'ummar Musulmi da su nemi ilimin addinai don kara kawo zaman lafiya a tsakanin addinai da ke Najeriya.
A wata wasiƙa mai dauke da sa hannun mukaddashin sakatare, Masarautar Adamawa ta tuge rawanin hakimin Ribaɗu, Alhaji Gidado Abubakar Aliyu nan take.
Kungiyar Arewa, Kungiyar 'Northern Consensus Movement (NCM), ta ce za ta gudanar da zanga-zanga a fadin kasar, tare da dakatar da kai kayan abinci zuwa Kudu.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ziyarci hukumar kula da ƴan gudun hijira da bakin haure ta ƙasaz ya karbi wa mutanen jiharsa kayan agajin gaggawa.
Kotun daukaka kara a jihar Kaduna ta tabbatar da nasarar dan takarar jam'iyyar PDP, Daniel Amos a matsayin wanda ya lashe zabe, yayin da tayi watsi da karar APC.
Wata kungiya mai suna Nigeria Accountability Monitors (NAM), ta soki Kungiyar Ma'aikatar Shari'a na Najeriya kan cewa sun bukaci a sauke shugaban kamfanin NNPCL.
An bayyana yadda shugabannin NNPP a Arewa maso Yamma suka yi zama domin warware wasu matsaloli game da halin da ake ciki na korar dan takarar shugaban kasa.
Wasu yan daba sun halala matashi ɗan shekara 25, Ibrahim Ahmadu, yayin da suka yi yunkurin kwace masa mata amma ya hana su a jihar Bauchi, sjn shiga hannu.
Rundunar sojin Najeriya da hukumar DSS sun yi nasarar dakile mummunan harin 'yan 'yan ta'addan Boko Haram a karamar hukumar Gezawa da ke jihar Kano.
Arewa
Samu kari