Aliko Dangote
Matasan arewa karkashin kungiyar Arewa Youth Assembly, sun yi kira ga fitattun yan kasuwa a kasar su fito su ceci kasar ta hanyar yin takarar shugabancin kasa a
Bidiyon biloniya kuma hamshakin mai arzikin Afrika,Alhaji Aliko Dangote, ya na kwasar rawa cike da birgewa a wurin wani biki ya matukar kayatarwa ga masu kallo.
Dangote ya sake shiga jerin masu kudin Afrka kamar yadda aka saba, yanzu dai shi ne na farko kamar kullum, an fitar da sabbin bayanai 4 da baku sani ba game
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote kuma mai kudin Afrika, Aliko Dangote ya ce matatar mansa za ta fara sarrafa danyen mai a kwata na uku na shekarar 2022.
Alhaji Aliko Dangote ya samu karuwar arziki da kimanin Dallar Amurka biliyan 1.3 a farkon shekara zuwa ranar 21 ga watan Janairu, a cikin wannan lokacin masu ha
Shahararriyar mawakiyar nan ta Najeriya, Tiwa Savage ta magantu kan wahalar da ke tattare da neman kudi da kuma fitowa daga tushen arziki irin gidan Dangote.
Birnin Abuja - Fadar Shugaban kasa ta bayyana cewa manyan kamfnonin Siminiti uku; Dangote, Lafarge d BUA sun yi ittifakin rage farashin Siminti fadin Najeriya.
Wani shiri na gwamnatin Buhari zai tallafawa kamfanonin Dangote da na BUA domin samun damar gudanar da ayyukan samar da sukari mai inganci ga 'yan Najeriya.
Dukiyar mai kudin Afirka, Aliko Dangote, ta karu da naira tiriliyan 8.4 sakamakon yadda ake tururuwar siyan siminti da takinsa. Ya fi wasu kasashen Afrika kudi.
Aliko Dangote
Samu kari