Aliko Dangote
Jihar Legas- Kamafanin Simitin Dangote ta ce akalla mutane ashirin da biyar za su iya zama miloniya a cikin wata daya a wata gasar talla da ta ware Naira bili.
Ana lissafin Alhaji Aliko Dangote da Mike Adenuga sun mallaki dukiyar da ta kai Dala biliyan 20. Sun tara abin da sai an tattara 30% na 'yan kasar ba su da shi,
Biloniyoyin Najeriya, wadanda sune masu hannun jari da mamallakan wasu daga cikin kamfanin da suka fi samun riba a kasuwancin Najeriya sun samu ribar N478.1b.
Gwamnatin jihar Kano ta amince da sauya suna jami'ar jihar Kano ta kimiyya da fasaha, KUST, da ke Wudil zuwa jami'ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote ta Kano.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shawarci 'yan kasuwa, ya su dubi rayuwar babban attajirin Afrika kuma dan Najeriya Aliko Dangote sannan su dauki darasi..
Yanzun nan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da manyan daraktoci daga rukunin masana'antar Dangote a fadarsa da ke babban birnin tarayya Abuja, Najeriya.
Mujallar Forbes ta sake jerin masu kudin nahiyar Afrika na shekarar 2022, dan Najeriya ne ke kan gaba. A bisa lissafin mujallar da ta shahara a duniya, arzikin
Mujallar Forbes ta saki jerin sunayen masu kudin duniya inda takwas daga cikin goman farko yan kasar Amurka ne, sannan daya daga Faransa, dayan kuma daga Indiya
Wani babban jigo a Najeriya kuma tsohon babban mashawarci ga shugabannin ƙasa biyu da suke shuɗe, Injiniya Makoju, ya kwanta dama a babbam birnin tarayya, Abuja
Aliko Dangote
Samu kari