Akwa Ibom
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta yi watsi da zaben fidda gwanin da ya samar da Godswill Akpabio a matsayin 'dan takarar kujerar sanata Akwa Ibom.
Ita Enang ya rubuta takardar murabus, ya ajiye aikinsa a fadar shugaban kasa. Hakan na zuwa ne bayan Muhammadu Buhari ya bukaci masu neman takara su ajiye aiki.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun harbe wani tsohon shugaban jam’iyyar PDP a karamar hukumar OrukAnam a jihar Akwa Ibom, Ntefre.
A yau aka ji cewa, Bayan Rotimi Amaechi, Chukwuemeka Nwajiuba da Chris Ngige, Ministan harkokin Neja-Delta zai nemi shiga zaben zama shugaban Najeriya a 2023.
Bayan shekaru 6 yana tare da Muhammadu Buhari, Ita Enang ya fara shirin barin fadar Shugaban kasa, ya koma siyasa da kyau, zai nemi Gwamna a jihar Akwa Ibom.
Jam’iyyar PDP ta yi rashi a Majalisar Wakilai, ‘Dan Majalisar Tarayya ya mutu. An tabbatar da mutuwar ‘Dan majalisar na Akwa Ibom, Nse Bassey Ekpenyong a jiya.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, ya ce ya karɓi kiran da yan Najeriya ke masa na fitowa takaran kujerar shugaban ƙasa a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Rikici na kara ƙamari a jihar Akwa Ibom tun bayan da gwamnan ya bayyana wanda yake son ya gaje shi a 2023, wasu mutum 2 daga cikin kwamishinoni sun aje aiki.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, ya yi ikirarin cewa wata kungiya ta mayu ta maka gwamnatin jihar a gaban kotu saboda gina cibiyar bauta ta kirista.
Akwa Ibom
Samu kari