Aikin Hajji
Hukumar kula da aikin Hajji ta kasa (NAHCON) tace masarautar kasar Saudi Arabia ta sake mayar ma Najeriya yawan adadin kujerun aikin Hajji da aka saba bata.
Ga wasu abubuwa 10 da ka iya mayar da kai attajiri a wannan shekara idan ka kiyaye da su, a bisa shawarar wani masani kan kasuwanci da harkar tattlin arziki
A cewar shugaban sashin hulda da kafafen yada labaran hukumar, Alhaji Uba Mana, sharudan za su taimaka wajen kawo karshen samun masu safarar miyagun kwayoyi
Direban Shugaba Buhari ya dawo da wani makudan kudin kasar waje, dalar Amurka da riyal da ya tsinta a kasar saudiya a cikin wata jaka.
An rahoto cewa Mahajjatan Najeriya guda 20,000 ke karban magani a dakunan shan maganin birnin madinah da makkah na kasar saudiyya
Aikin Hajji
Samu kari