Abun Bakin Ciki
Rahotanni sun tabbatar da cewa rikici ya barke a majalisar dattawa yayin da aka matsar da kujerar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, amma ta ki amincewa.
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abidoun ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan marigayi Sanata Ayodeji Otegbola, wanda Allah ya yi wa rasuwa ranar Litinin.
Watanni da haramta karuwanci da caca a Katsina, hukumar Hisbah ta hana ayyukan gidajen casu domin bin ka'idar addinin Musulunci da kuma al'adar Hausawa.
Aƙalla mutane takwas ne suka samu raunuka bayan bindigar mafarauci ta tashi ba da gangan ba yayin taron cocin LCCN a karamar hukumar Demsa da ke jihar Adamawa.
Sanata Geraldine Thompson ta jihar Florida a ƙasar Amurka ta riga mu gidan gaskiya bayan an mata tiyata domin gyara mata gwiwarta a ƙasar Amurka.
‘Yan bindiga sun kashe wasu matasa biyu a Gwargwada, Abuja, saboda jinkirin fansa. Sun sako wasu mutum uku bayan karɓar N3m. Har yanzu ba a samu gawarwakin ba.
Wasu rahotanni sun ce ana hasashen batan tsohon shugaban karamar hukumar Kalgo a jihar Kebbi, Umar Namashaya Diggi bayan wani mummunan harin yan bindiga.
Jami'ar Tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta bayyana alhininta bisa mutuwar ɗalibanta biyar a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su, ta dakatar da karatu.
Kungiyar gwamnonin Najeriya watau NGF ta bayyana alhininta bisa rasuwar jagoran PANDEF, Edwin Clark da jagoran Afenifere, Ayo Adebanjo, ta ce kasa ta yi rashi.
Abun Bakin Ciki
Samu kari