Abun Al Ajabi
Wata yar Najeriya da ke karbar makudan kudade a matsayin ma’aikaciyar jinya ta bayyana cewa albashinta na farko a Najeriya ya kasance N20k kuma tana wahala.
Wata kyakkyawar amarya ta tuna da mahaifinta a ranar bikinta inda ta kai masa ziyara har kabarinsa domin nuna yadda ta yi matuƙar kewar rashinsa a duniya.
Yan Najeriya sun yi wa titunan Lagas tsinke don yin zanga-zanga kan yawan cajin da bankuna ke yi masu yayin da suka yi kokarin jan hankalin bankunan.
Wata matashiya yar Najeriya ta mutu a cikin jirgin Egypt Air a hanyarta ta zuwa Landan, kasar Birtaniya. Yan uwan marigayiyar sun koka kan rashin samun bayani.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno yadda wata mata ta koma bayan ta samu juna biyu. Jama’a sun yi martani ga bidiyon sosai a dandalin TikTok.
Fitaccen mawakin nan na Senegal, Akon, ya ba matasa shawara kan yadda zai ci gaba da zama mai arziki. Bidiyon shawarar ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Wani matashi dan Najeriya ya gina gida uku bayan ya yi nasara a sana’ar siyar da ayaba da ya fara shekaru hudu da suka gabata da kusan N100k. Ya ba da mamaki.
Wani dan Najeriya ya garzaya dandalin TikTok don shawartan mazajen da ke tafiya turai suna barin matayensu a gida. Bidiyon ya haddasa cece-kuce daga jama’a.
Rahotanni sun kawo cewa al'ummar wasu yankunan Zamfara sun koka inda suka ce sun koma cin dusa da yawon barace-barace saboda yunwa da matsalar tsaro ta assasa.
Abun Al Ajabi
Samu kari