Abuja
Tsohon gwamnan Rivers kuma ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya musanta rahoto kan zargin ana juya akalar gwamnatin Shugaba, Bola Ahmed Tinubu.
Za a ji cewa kungiyoyin ma'aikatan wuta guda biyu sun hade kai, sun bayyana shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda gazawar kamfanin wuta na Abuja.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar tsohon alƙalin kotun tarayya, Daniel Dantshoho Abutu wanda ya shugabanci kotun daga Satumba 2009 zuwa Maris 2011.
Tsohon hadimin shugaba Jonathan Rueben Abati ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan hulda da Nyesom Wike. Ya ce Wike zai iya zagi da cin mutuncin Tinubu a gaba.
Lauya mai kare hakkin dan Adam, Ifeanyi Ejiofor ya bukaci Bola Tinubu ya dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike daga gudanar da shiri da manema labarai duk wata.
Kungiyar Musulman Abuja ta roki ministan Abuja da ya sake tunani kan gyaran ruwan Abuja da zai iya kawo rashin ruwa a lokacin bikin babbar sallah da ake shirin yi.
Yayin da ake shirin bikin babbar sallah, wasu daga cikin yan kasuwa masu sayar da raguna sun koka da rashin kasuwa yayin da farashin raguna ya karu fiye da bara.
Inistan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba ya tsoron taka manyan mutane da suka aikata ba daidai ba. Ya ce yana jin dadin taka su sosai.
Tinubu ya kafa kamfanin NCGC da jarin N100bn, inda ya nada Yakubu Dogara matsayin shugaban gudanarwa. NCGC zai tallafa wa kananan ‘yan kasuwa, matasa da masana’antu.
Abuja
Samu kari