Abuja
Barr. Festus Ogun ya goyi bayan ministar fasaha, al'adu da tattalin arziƙin fikira, Hannatu Musa Musawa, kan zargin rashin kammala bautar ƙasa da ake mata.
Ministar Al'adu a Najeriya, Hannatu Musa Musawa ta musanta bayanin da ke yawo a kafafen sadarwa cewa ta yi martani game da rashin saba doka na Hukumar NYSC.
Bola Tinubu bai bukatar ya nemi kyautar fili daga wajen babban ministan Abuja. Nyesom Wike ya shiga ofis a makon da ya gabata, ya kama shirin aiki babu wasa.
Manyan abubuwa da dama sun faru kan rikicin siyasar da ake fama da shi a jamhuriyar Nijar tun bayan juyin mulkin ƙasar da sojoji suka yi wa Mohamed Bazoum.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin inganta albashin alkalai a Najeriya don dakile cin hanci da rashawa da ya yi katutu a bangaren shari'ar kasar.
Matasa masu cin gajiyar shirin N-Power sun roki Shugaba Bola Tinubu da ya shiga lamarinsu inda su ka koka kan rashin biyan alawus har na tsawon watanni takwas.
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa ya bayyana nada sabbin shugabannin NWC da za su rike kwamitin nan kusa. An bayyana sunayen wadanda aka nada a makon nan.
Rundunar sojin Najeriya ta ce rade-radin cewa kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya kwace daya daga cikin motocin yakin sojin karyace kawai da ake yadawa.
Shugaban hukumar ECOWAS Omar Alieu Touray, ya musanta raɗe-raɗin da ake na cewa wasu ƙasashen Turawa ne ke tafiyar da al'amuranta. Ya kuma ce kungiyar ba ta.
Abuja
Samu kari