Abuja
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun manta Allah ne shi yasa matsalolinsu suka ki tafiya. Ya bayyana haka ne a wani taro a Abuja.
Abuja - Sakatariyar jin dadin al'umma na hukumar birnin tarayya Abuja, ta ceci wani dattijo dan shekara 56 a duniya wanda ke kokarin daukar ransa saboda kunci.
Gwamnatin shugaba Buhari, ta bayyana manufar taimakawa matasa ta hanyar ba su bashin kudaden da za su taimakesu wajen fara kasuwanci a fannoni daban-daban.
Jarumin matukin jirgin kasa, Ziya’u Yusuf shine wanda ke tuka jirgin Kaduna zuwa Abuja lokacin da yan bindiga suka shuka Bam kuma suka budewa jirgin kasar wuta.
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasa ya magantu kan yadda aka tura mahaifinsa gidan yari saboda ya ki saka shi a makarantar boko, rahoton The Punch.
An shiga halin tsoro da fargaba a yankin Mpape da ke babbar birnin tarayya Abuja bayan wani hari da aka kai fadar hakimin garin wanda ya yi sanadiyar rasa rai.
'Yan ta'addan kungiyar ta'addancci ta ISWAP tare da Asaru ne suke da alhakin lalata layin dogon Abuja zuwa Kaduna, majiyoyin tsaro masu karfi suka tabbatar.
Manajan daraktan hukumar jiragen kasa ta Najeriya, NRC, Fidet Okhiria, ya musanta rade-radin dda ke ta yawo na cewa 'yan ta'adda sun kai wa jirgin kasa farmaki.
Bayan karar da yan jarida suka kai, Jami'an yan sanda sun damke matasan da suka yiwa mai kamfanin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore, ribiti yau a kotu.
Abuja
Samu kari