Abuja
An nada shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaban kungiyar PAGGW ta Afrika. An ansda shi ne a ranar 2 ga watan Disamba na wannan shekarar a Abuja.
Wata kotu a babban birnin tarayya ta kori karar da ke neman soke takarar gwamnan Soludo da mataimakinsa a jihar Anambra. A kwanan nan ne aka yi zaben Anambra
Jami'an tsaro sun hana ma'aikatan gwamnatin da ba suyi rigakafin Korona ba shiga ofishoshinsu a sakatariyar gwamnati dake birnin tarayya Abuja, rahoton Punch.
Jami’an hukumar ‘yan sandan Najeriya sun kama mutane 32 da ake zargin sun aikata laifuka daban-daban, ciki har da garkuwa da mutane, fashi da makamai, sumogal.
Wasu sojoji a babban birnin tarayya aAbuja sun shiga hannu bayan da aka zarge su da cin zarafin wasu mazauna a wani yankin babban binrin tarayya Abuja a makon j
Babban kotun tarayya ta Abuja ta bayyana kungiyoyin `yan bindiga da ke barna a fadin kasar nan a matsayin 'yan ta'adda sakamakon barnar da suke yi a kasar nan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci shugabannin tsaron kasar nan da su kawo karshen ta’addancin da ke faruwa a kasa musamman a hanyar Abuja zuwa Kaduna inda a kw
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta kama kilo gram 9.30 na hodar iblis da kudinsu ya haura Naira biliyan 2.7 a filin jirgin saman Nnamdi Azikwe.
Majalisar wakilai ta nuna damuwa, ta nemi Shugabannin hafsan soji da na yan sanda da su dauki matakin gaggawa don kakkabe hare-hare a hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Abuja
Samu kari