Abuja
Maharan jirgin kasan Kaduna ne suka farmaki magarkamar Kuje saboda gwamnatin tarayya ta ki amsa tayinsu na sakin mambobinsu a madadin fasinjojin da suka sace.
A wani faifan bidiyo da aka gani a daren Laraba, kungiyar ta'addancin ta nuna wasu daga cikin mutanenta suna harbi kan hanyarsu ta shiga cikin ginin magarkamar.
Majiyoyin tsaro, a ranar Laraba, sun bayyana cewa sojojin da aka tura yankin Kuje da kewayen magarkama, wadanda suka yiwa yankin farin sani na lungu da sako.
Mai taimaka wa fitaccen malamain nan da ke haifar da cece kuce a Najeriya, Sheikh Ahmad Gumi, wato Tukur Mamu, ya ce ƙungiyar Ansaru ce ta kai hari gidan Yari.
Wasu 'yan ta'adda sun kai farmaki gami da kubutar da 'yan gidan yarin Kuje 600 a daren Talata, tare da neman inda DCP Abba Kyari yake amma basu samu nasara ba.
Abuja - Rahoton da ya fito na cewa dakataccen mataimakin kwamshinan yansanda, Abba Kyari ya gudu daga gida kaso na Kuje a daren ranar Talata karya ne kamar yad.
Bayan mummunan farmakin da 'yan ta'addan suka kai gidan gyaran halin Kuje dake Abuja, mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya ziyarci gidan kurkukun.
Kusan 'yan gidan yari 100 ne da suka arce daga matsakaiciyar gidan gyaran hali ta Kuje dake babban birnin tarayya a Abuja aka sake kamawa aka mayar dasu gidan.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yi Allah wadai da harin ta’addanci da 'yan Boko Haram suka kai kan gidan gyara hali na Kuje.
Abuja
Samu kari