Abuja
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno yayi shatar jirgin sama kacokan domin a kai Soja mara lafiya Abuja ganin likita. Yayi masa rakiya da kansa har Abuja.
Wata mata mai kudi mazauniyar birnin tarayya Abuja ta shirya tsaf zata biya duk mutumin da ya cika sharudda kuma ya dirka mata ciki naira miliyan N3m, ta kafa
Daga karshe, kotu ta wanke tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal daga zargin badakalar Naira miliyan 544 na kwangilar yankan ciyawa a jihar Borno.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewaa, kasa da makonni biyu jiragen kasan Abuja zuwa Kaduna zasu dawo aiki. Ministan Sufuri, Mu’azu Sambo ya sanar da hakann.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nada Dakta Monica Eimunjeze matsayin Sabuwar mukaddashiyar darakta janar ta hukumar kula da abinci da magunguna ta kasaa.
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta gana dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu don tattauna abubuwan da suka shafi muradan Kirista.
Wata kotun ABuja ta umarci wani matashi ya yi sharar kotu bisa laifin satar turare a wani kantin siyayya da ke Abuja. An yanke masa hukunci ne daidai da laifin.
Wani rahoto da CH ta fitar ya nuna cewa miliyoyin yan Najeriya a jihoji 25 ne zasu sake fuskantar matsananciyar yunwa sakamakon rashin isasshen abinci a 2023.
Wata kotun daukaka kara dake zama a Abuja tace Sanata Godswill Akpabio ba shi ne halastaccen ‘dan takarar sanatan Akwa Ibom ta arewa maso yamma ba a jiharsa.
Abuja
Samu kari