Abuja
Kotun koli a Najeriya ya bukaci a yi gyara a kudin tsarin mulkin kasar nan saboda wasu dalilai da ka iya zama barazana ga yadda ake tafiyar da lamura a kasar.
Yan takarar shugaban kasa na jam'iyyun siyasa daban-daban a Najeriya sun hadu a babban birnin tarayya domin rattaba hannu kan takardar yarjejeniyar zaman lafiya
Wata hadimar Aisha Buhari ta zarge ta da tura jami'an tsaro su kama ta tare da yi mata babu dadi a lokacin da suka samu wani sabanin da ba a bayyana ba tukuna.
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta gano yadda 'yan Boko Haram suka tsara za asu kai hari kan jirgin kasan Abuja-Kaduna a cikin 'yan kwanakin nan masu zuwa.
Hadimin shugaban Najeriya, Malam Bashir Ahmaad ya na ganin wasu masu tir da tsarin canjin kudi sun tara makudan kudin da ba za su iya maida su bankin CBN ba.
Remi Tinubu, mai dakin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, Asiwaju Bola Tinubu, ta ce ba kudi suke da shi ba kama yadda ake zato.
Mr Godwin Emefiele, shugaban babban bankin Najeriya CBN ya isa fadar shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis 16 ga watan Fabrairu bayan sanarwar Buhari.
Rahoton da muke samu da safiyar Laraban nan ya bayyana cewa wasu tsageru sun shiga kauyen Manu a yankin Abaji, Abuja, sun kashe rayuka biyu, sun sace wasu.
A yau ne aka zauna a kotu don duba yiwuwar tsawiata wa'adin daina amfani da tsoffin Naira. Kotun koli ta yi hukunci, ta bayyana lokacin da za a ci gaba da zama.
Abuja
Samu kari