Abuja
A karshen mako ne aka bayyana yadda El-Rufai, dansa ya samu damar angwancewa a Abuja. Amma, an ce mahaifinsa bai samu damar halarta ba saboda wasu dalilai.
Hukumar SERAP ta maka shugabannin majalisun Tarayya, Godswill Akpabio da Tajudden Abbas a kotu kan kudade har Naira biliyan 110 na motocin alfarma da sauransu.
Rundunar tsaron Najeriya ta ce ba za ta saurari zugin da wasu marasa kishin kasa ke mata ba kan kifar da gwamnatin Bola Tinubu kamar yadda ya faru a Nijar.
Kotun da ke zamanta a birnin Abuja da gurfanar da wani sanannen Fasto mai suna Uche Aigbe kan zargin mallakar bindiga kirar AK-47 a cikin majami'arsa a Abuja.
Akalla an kiyasta bashin da Najeriya ke bin Jamhuriyar Nijar fiye da Naira biliyan 4 na wutar lantarki kadai bayan kasar ta sayi fiye da kashi 60 na wutar.
Musa Isa Salmanu, mahaifin Isa Salmanu da ya samu sakamako mafi kyau (A1) guda 9 a dukkan darusan da ya dauka ya bayyana irin gudumawar da ya bayar ga yaron.
Alhaji Aliko Dangote ya yi asarar fiye da Naira biliyan 480 cikin sa'o'i 24, a yanzu Dangote ya mallaki kudi Dala biliyan 10.5 bayan ya dawo mataki na biyu.
Wata kotu da ke zamanta a Abuja ta daure wata mata kan zargin cizon mai musu sulhu yayin da su ke fada, Alkalin kotun ya bukaci ta biya Naira dubu 500 na beli.
Bayanai da ke fitowa daga Abuja na nuni da cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya shiga wata ganawa ta musamman da Nasir El-Rufai da tsohon gwamnan Ribas Wike.
Abuja
Samu kari