Bola Tinubu
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya sake caccakar abokin hamayyarsa Bola Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2023 mai zuwa.
Wani malami mai tsanain tsaurin kishin addinin Kirista Rt. Rabaran Olusola Akanbi, a karshen mako ya ce mabiya addinin kirista a kasar nan ba za su goyi baya.
Gwamnan jihar Ekiti, ya yi kira ga Kiristocin kasar nan su ajiye batun addini a gefe, su zabi ‘yan takaran APC domin ba ayi watsi da kirtsoci a jam’iyyar ba.
A ranar Juma'a, 22 ga watan Yulin 2022 aka yi liyafa cin abincin dare domin karrama Fatima, diyar Kashim Shettima da angonta, Sadiq Ibrahim Bunu a birnin Abuja.
Jihar Ogin - Fasto Tunde Bakare, ya musanta zargin da ake masa na cewa yana goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola.
Jihar Imo - Matasan yankin kudu maso gabas sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola.
Jihar Gombe - Gwamnoni Jami’iyyar APC na Arewa sun karyata zargin da ake musu na cewa daukar Kashim Shetiima da Tinubu yayi a matsayin abokin takarar sa na.
Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta soki Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, kan maganganun da ta yi game da malaman addinin kirista da suka hallarci kaddama
Jam'iyyar PDP ta bukaci dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, nan take ya janye takararsa saboda ikirarin cewa ya dako hayar 'Bishop Bishop' na bogi su
Bola Tinubu
Samu kari