Bola Tinubu
‘Dan takarar shugaban kasa a inuwar African Action Congress ya yi takaddama da takwarorinsa a taro. Omoyele Sowore ya yi cacar baki da Manjo Hamza Al-Mustapha.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya ce dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, zai ci zaben shekara mai zuwa ko da goyon bayan kung
Ayo Oyalowo yace Bola Tinubu ya bar Najeriya da nufin ya samu lokacin hutu, yace ba komai ya sa Asiwaju ya tafi kasar Birtaniya ba, illa iyaka ya samu sararawa.
Rabaran Danjuma Byang, mamba daga manyan malaman addinin kirista daga Arewa da suka wakilci tawagar Pentecostal wajen ganawa da dan takarar shugaban kasan APC.
An samu wani babba a jam’iyyar APC da ya bayyana gaskiyar halin da Bola Tinubu yake ciki. Wannan jigo a tafiyar APC ya fadi halin da ya ga Bola Tinubu a Legas.
Za a ji Bola Tinubu zai kara mutane 2, 000 a kwamitin kamfe bayan rigima ta barke a takarar APC. Da alama ‘Dan takarar shugaban kasan zai busa bayan ya ciza.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana kadan daga abubuwan da ya shirya idan ya gaji kujerar Buhari bayan zaben 2023.
A yayin da rikicin cikin gida ke cigaba da kamari a PDP ta hamayya, tsagin Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas sun janye daga tawagar zaben shugabancin kasa.
Wasu yan takarar kujerar shugaban kasa a zaben 2023 da shugabannin jam'iyyunsu 18 sun hallara a farfajiyar ICC dake birnin tarayya Abuja da safiyar Alhamis
Bola Tinubu
Samu kari