Bola Tinubu
An yi maja tsakanin jam'iyyar Labour Party reshen jihar Kano da jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki' yan kwanaki kafin zaben shugaban kasa.
Bayan kamfen din shugaban kasa na APC a jihar Borno a ranar Asabar, jigon APC, Murtala Yakubu Ajaka, ya ce za sub a Atiku Abubakar mamaki a arewa maso gabas.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yaba da kulawar da Tinubu ya nuna wa jihar Borno lokacin rikicin Boko Haram. Yayi masa wani alƙawari babba
Ganin cewa yan takarar da suke muradi suna iya kara masu karfi ko shafar makomar siyasarsu, gwamnoni PDP sun dauki bangarorin da za su yi wa aiki a zaben gobe.
Mataimakin jami'in hulɗa da jama'a na jam'iyyar APC na ƙasa, MurtalaAl Ajaka, ya bayyana cewa Atiku ba zai kai labari ba a jihar Borno da arewa maso gabas.
Muhammadu Buhari ya yi maganar shirin kawo Gwamnatin rikon kwarya a maimakon zabe a 2023. Hadimin Buhari ya karyata zargin Nasir El-Rufai da Abdullahi Ganduje.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya ce ya gamsu cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar APC yana da cikakken lafiyar da zai iya jagorantar Najeriya
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana ainihin dalilin da ya sanya aka sauya fasalin takardun kuɗi a Najeriya. El-Rufai yace tuggu ne aka haɗawa Tinubu
Nyesom Wike ya bada labarin yadda suka lallabi Bola Tinubu ya yi wa PDP aiki a zaben 2019. Gwamnan ya fadi amanar da Tinubu ya yi wa Muhammadu Buhari da APC.
Bola Tinubu
Samu kari