Bola Tinubu
Yayin da ake ci gaba da fuskantar karancin sabbin kudi, an ga 'yan kasuwa na ci gaba da karbar tsoffin kudade a wurin taron gangamin kamfen dan takar Tinubu.
Fasto Feyi Daniels na cocin the IReight Christian Family ya ce Allah ya nuna masa Obi zai yi kuka bayan zabe yayin da yake magana kan wanda zai lashe zaben.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, ya bayyana cewa cikin ruwan sanyi zai kayar da abokin hamayyar sa, na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
A yayin da ake tunkarar babban zaben shugaban kasa na 2023, wata zaben jin ra'ayi na shafin intanet da aka yi ya nuna cewa Bola Tinubu na APC zai ci zaben 2023.
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya samu wani gagarumin tagomashi, malaman addini 100 sun koma bayan sa a jihar Rivers
Wata matashiya mazauniyar Turai ta ce ta dawo Najeriya don sauke hakkinta na yar kasa ta hanyar zabar dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Wata kungiyar malamai yan kabilar Yoruba sun hadu a brinn tarayya ABuja don shirya taron addu'a na musamman don dan takarar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.
Akwai Gwamnonin PDP a karkashin jagorancin Nyesom Wike da suka kafa kungiyar G5, Sanata Orji Uzor Kalu ya ce wasunsu su na goyon bayan takarar Bola Tinubu ne.
Yanzu muke samun labarin yadda dan takarar shugaban kasa na APC ya dura jihar Legas domin ganawa da shugabannin Yarbawa da na yankin Kudu maso Yamma a kasar.
Bola Tinubu
Samu kari