Bola Tinubu
Atiku Abubakar ya ba Bola Tinubu ratar kuri’u fiye da 150, 000 a Zaben Kaduna. APC ta sha kasa a Giwa, Kauru, Lere, Ikara, Kagarko, Zaria, S/Gari, da Makarfi.
Sakamakon zaben shugaban kasan da ya gudana ranar Asabar a jihar Benuwai ya nuna cewa Obi ya sha mamaki hannun Tinubu duk da ya fi shin cin kananan hukumomi.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ci gaba da jan zarensa a sakamakon zaben dake fitowa daga jihohin Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zaben shugaban kasa na 2023, Legit.ng ta samar da jerin jihohin da dan takarar shugaban kasa na APC, Tinubu ya lashe.
A Kwantar Da Hankali, Ba'a Zubda Gari A Ɗebe Duka Daman Inji Tinubu Ya Gaya Wa Magoya Bayan Sa Na Legos Biyo Bayan Rashin Nasararsa a Legos din A Hannun LP
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yana kan gaba a jihar Nasarawa, inda ya lashe zaɓe a ƙananan hukumomi 6 daga cikin 13.
Ahmed Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Bola Tinubu ya ci zubuka a kananan hukumomi 21 cikin 27 a Jigawa.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri'u mafi yawa wajen lashe zabe a jihar Ondo.Ya yi kasa-kasa da sauran abokan hamayyarsa.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na jam'iyyar APC ya lallasa sauran abokan hamayyarsa a zaben shugaban kasa da aka yi a jihar Oyo. Ya yi nasara a kananan hukumomi 33.
Bola Tinubu
Samu kari