Bola Tinubu
Zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ki aminta da bukatar gwamna Nyesom Wike, wanda ya nemi FG ta biya gwamnatin jihar kuɗin da ta kashe .
Tinubu ya yi magana mai kama da watsar da 'yan APC, inda yace ba dan gwamnan PDP ya taimake shi ba, da tuni yanzu ya fadi zabe da sai wani labarin ake yi daban.
Bidiyo ya nuna lokacin da Tinubu ya sauka a jihar Ribas a daidai lokacin da ake ci gaba da cece-kuce kan cewa Tinubu na bibiyar 'yan PDP da masu fada a ji nata.
Wata Kungiya a arewa maso yamacin Najeriya ta kirayi zababben shugaban kasar da ya baiwa tsohon gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari shugabancin majalisar dattawa
Sanata Godswill Akpabio da Abdulaziz Yari su na kokarin shawo kan Sanatocin Jam'iyyar PDP, Yari yana ganin daga yankin Arewa ya kamata a samu shugaban majalisa.
Bola Tinubu zai san ko zai dare kan kujerar shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu. Kotun zaben shugaban kasa na 2023 ya gaba karbar kararraki, za ayi hukunci.
Jam'iyyarAPC reshen jihar Ribas ta nesanta kanta daga ziyarar da zababben shugaban kasa, Bola Tinubu ke shirin kaiwa jihar mai albarkatun mai a ranar Laraba
Sakataren gudanarwar APC na Kudu maso kudu, Blessing Agbomhere ya fadi mutane biyu da suka yi Jam’iyya da Bola Tinubu zagon-kasa, su ka tallata Atiku Abubakar.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ayyana ranar Laraba, 3 ga watan Mayun 2023, a matsayin ranar hutu a jihar, saboda ziyarar da Bola Tinibu, zai kai a jihar.
Bola Tinubu
Samu kari