Bola Tinubu
Ya zuwa yanzu, jam'iyyun siyasa na ci gaba da musayar yawu game da sakamakon zaben shugaban kasan da aka gudanar a wannan shekarar, LP ta yi martani game dashi.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa, bata gamsu da cewa, Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa ba, ta ce Atiku ne ya ci zabe kuma kowa Najeriya ya san hakan a fili.
Wasu kungiyoyin goyon bayan zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola sun nuna goyon bayansu ga Hon Aliyu Muktar Betara don zama kakakin majalisar wakilai na 10.
Ana binciken Godwill Akpabio a EFCC, tsohon Ministan na N/Delta yana cikin masu neman zama shugaban majalisar dattawan Najeriya a karkashin jam’iyyar APC mai-ci
Zabebben shugaban kasa a Najeriya ya bayyana dan takarar da ya amince dashi ya gaji Yahaya Bello a zaben gwamnan Kogi da ke tafe a watan Nuwamban mai zuwa.
Sanata Shehu Sani ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa gwamnatin Buhari ta dage aikin kidayan bana. Ya ce an yi hakan ne don daura wa Tinubu manyan kudi a gaba.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta soki ƙarar da jam'iyyar PDP ta shigar, ta ce Amurka ba ta taba gurfanar da Bola Tinubu ba .
A Twitter Mai magana da bakin Atiku Abubakar ya jero Ministocin APC. Daniel Bwala ya fadi wanda zai zama SGF, NSA, Shugaban ma’aikatan fada a mulkin Bola Tinubu
Zababben shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Tinubu ya karbi bakuncin Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas da Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo a yau Juma'a.
Bola Tinubu
Samu kari