Bola Tinubu
Shaidan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa an tilasta masa saka hannu a sakamakon zaben da aka gudanar a watan Faburairu
Shugaban Kamfanin Man Fetur (NNPCL), Mele Kyari ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya ba ta da isassun kudaden da za ta biya tallafin mai na tsawon shekaru biyu.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da shugaban majalisar Dattawa, Ahmad Lawan da kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a Villa.
Wata majiya ta bayyana jerin sunayen wasu manyan shahararrun yan siyasa da ake ganin sabon shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai iya nadawa a matsayin ministoci.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu, ya gargaɗi hafsoshin tsaro da su haɗa kansu su yi aiki tare. Tinubu ya ce ba zai lamunci rarrabuwar kai ba a tsakaninsu a mulkinsa.
Mukarrabin Femi Gbajabiamila ya fitar da mutane daga duhu a kan rade-radin ba Mai gidansa mukami, za a ji batun Bola Tinubu ya nada Gbaja a matsayin hadimi.
Bayan sanarwar cire tallafi da Shugaba Tiinubu ya yi a bikin rantsarwarsa a ranar Litinin, dillalan man fetur suka fara gallaza wa mutane a akan batun man fetur
Kungiyar dattawan Arewa (NEF), ta yi kira ga sabon shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu da ya yi kokarin cika alkawuran da ya dauka bangaren tsaro da kuma.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ba gwamnayin tarayya shawarar ta fara rabon kayan tallafi, saboda rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Bola Tinubu
Samu kari