Bola Tinubu
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya da takwaransa na kungiyar kasuwanci na kasa (TUC) suna cikin wata ganawa mai muhimmanci da gwamnatin tarayya a Abuja.
Tun bayan jawabin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi a wajen bikin rantsar da shi, 'yan kasuwa sun tashi farashin man fetur da sama da kaso 300 na farashinsa.
Rade-radin da ke yawo a dandalin sadarwa ta WhatsApp cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na niyan rage alawus din masu yi wa kasa hidima na wata-wata karya ne.
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya sanya labule da shugaban hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC), Abdulrasheed Bawa, a ofishinsa da ke fadar shugaban ƙasa.
Jagora a APC, Femi Fani Kayode ne ya fara yada cewa Bola Tinubu ya yi nade-naden mukamai har wasu su ka dauka. A karshe an gano cewa labarin ba gaskiya ba ne.
Kotun sauraran korafe-korafen zabe na shugaban kasa ta dage sauraran karar Mista Peter Obi saboda rashin lafiyar wasu daga cikin lauyoyisa jajirtattu guda biyu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, da mataimakinsa, Kashim Shettima, sun nada hadimai masu daukar hoto a hukumance awanni kalilan bayan fara shiga Ofis jiya.
Atiku Abubakar sun tanadi lodin hujjoji daga BVAS da za su gabatar a kotun karar zabe. Lauyoyin LP sun fadawa kotu an kama Bola Tinubu a harkar kwayoyi a Amurka
Mazauna garin Daura da ke jihar Katsina sun roki ‘yan Najeriya su yafe wa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bisa laifukan da ya aikata musu yayin mulkinsa.
Bola Tinubu
Samu kari