Bola Tinubu
Zanga-zangar da kungiyar kwadago ke shirin yi kan cire tallafin man fetur da Shugaba Bola Tinubu ya yi ya hadu da gagarumin tangarda gabannin ranar Laraba.
Dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata ya kira gwamnatin Bola Tinubu da gwamnatin wucin gadi sannan ya sha alwashin karbarta a kotu.
Bola Tinubu ya gayyaci ‘Yan Majalisar PDP, LP, SDP, YP da NNPP zuwa Aso Rock. Sabon shugaban kasar ya dade ya na son zama shugaban Najeriya tun a shekarun baya.
Dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar ya ba da kamalan caccaka ga shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu game da cire tallafinman fetur da aka yi a watan jiya.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan cire tallafin mai ta wannan yanayi nasa.
Tsohon gwamnan Ribas, Nyesom Wike ya goyi bayan Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauka na cire tallafin man fetur, cewa ba abu mai sauki bane shugabancin Najeriya.
Shugaba Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanar da nadin George Akume, tsohon ministan Ayyukan Na Musamman a matsayin sabon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatinsa
Daga karshe, Shugaba Tinubu, ya tabbatar da nadin Femi Gbajabiamila, Kakakin Majalisar Wakilai na Tarayya a matsayin, shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga sake duba mafi karancin albashi don inganta rayuwar yan Najeriya cewa shine abu mafi muhimmanci a yanzu.
Bola Tinubu
Samu kari