Bola Tinubu
Mun kawo abubuwan da ya dace a sani a kan sabon SGF, George Akume. Mutane da-dama ba su da labari cewa a watan nan maid akin Akume za ta zama ‘yar majalisa.
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta fara sauraron korafin da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP ya gabatar don kallubalantar nasarar Bola Tinubu.
Farfesa Pat Utomi, jigo a jam'iyyar Labour ya karyata jita-jitan da ake yadawa cewa an nada shi mukamin minista a sabuwar gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya bayyana cewa bai taba sha'awar neman kujerar majalisar dattawa ba a wannan karon, inda ya ce ya bada tasa gudumawar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman jawabai a wajen bikin rantsar da shi a ranar 29, ga watan Mayu. Sai dai akwai wasu muhimman batutuwa guda 2 da.
An dade ana rigima tsakanin Bode George da Bola Tinubu. Amma w wata hira da dattijon ya yi da manema labarai, ya nuna zai iya karbar mukami a gwamnatin APC.
Shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kolo Kyari ya yi bayani kan farashin man fetur. Mele Kyari ya ce tace mai a Najeriya bai nufin samun rahusa a farashin gidan mai.
Babban manajan daraktan kamfanin mai na ƙasa (NNPC), Mele Kyari ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta iya ci-gaba da biyan kuɗin tallafin man fetur ba sa.
Bola Tinubu ya ja-kunnen Hafsoshin tsaro a zaman farko da aka yi. Shugaba Tinubu ya hadu da Hafsoshin, sun yi kusan awanni uku su na tattaunawa a fadar Aso Rock
Bola Tinubu
Samu kari