Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa shugaba Tinubu ba zai manta da El-Rufai ba. Umahi ya ce El-Rufai zai taka rawa sosai a mulkin Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike ya yaba ma shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan dakatar da Godwin Emefiele a matsayin gwamnan babban bankin CBN.
Tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yi farin ciki da matakin shugaban ƙasa Tinubu na dakatar da gwamnan CBN, Godwin Emefiele, ya ce hakan ya yi daidai.
Wanda zai gaji Godwin Emefiele har zuwa lokacin da za a gama bincike shi ne Folashodun Adebisi Shonubi. A shekarar 2018 ya zo CBN, kafin nan ya yi aiki a banki.
An gayyaci Rabiu Kwankwaso zuwa Aso Villa a kan rushe-rushen da ake yi, Kwankwaso ya fadawa Bola Tinubu Abdullahi Ganduje ya rika kwashe filayen talakawan Kano
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi karin haske kan zancen kujerar ministan da ake cewa Tinubu zai ba shi, ya ce sun ƙara taɓo batun a Aso Villa.
Festus Ogun, wani lauya masanin kundin tsarin mulki, ya ce shugaba Tinubu ba shi da hurumin tsige gwamnan babban bankin Najeriya, Emefiele, ba tare da izini ba.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yanzu haka rahotanni sun nuna ya shiga ganawa da jagoran jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Rabiu Musa Kwankwaso.
Labari dadumin sa shine cewa Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da Godwin Emefiele daga matsayinsa na gwamnan babban bankin Najeriya (CBN).
Bola Tinubu
Samu kari