Bola Tinubu
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ci gaba da zaman nema shawara daga masu ruwa da tsakin kasar nan, wannan karun ya gana ne da Sarakuna daga sassan ƙasa.
Duk da irin shiga da fitan da Bola Tinubu ya yi a kan zaben majalisa, Ahmad Idris Wase da Abdulaziz Yari ba su sallama takarar da suke yi a zaben na bana ba
Bola Tinubu na da aiki mai yawa a gabansa duba da irin kalubalen daban-daban da kasar ke fuskanta, kama daga matsalar tsaro, karyewar tattalin arziki da sauran.
‘Yan kungiyar G5 da suka yaki Atiku Abubakar a jam’iyyar PDP sun sa labule da Bola Tinubu. Mun kawo labarin makasudin kus-kus da sks yi da sabon shugaban kasa.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, ya bayyana cewa daga cikin batutuwan da ya kaiwa shugaba Bola Tinubu har da rokon sako shugaban kungiyar IPOB. Nnamdi Kanu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce tawagar G5 ta gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ne domin gaya masa halin da ake ciki da kuma manufar tawagar.
Bola Tinubu ya canza shekarun ritayan Alkalai a Najeriya. Kudirin canza shekarun ritayar Alkalai. Kudirin ya zama doka, sai Alkali ya shekara 70 zai bar aiki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da gwamnonin jihohin Plateau da Akwa Ibom na jam'iyyar PDP. Shugaba Tinubu ya gana da su ne a fadar shugaban ƙasa.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da tawagar G5 wacce ta yaƙi ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP, Atiku Abubakar, a fadarsa da ke Abuja.
Bola Tinubu
Samu kari