Bola Tinubu
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ware biliyoyin kudade har biliyan 50 don sake gina Arewacin kasar da rashin tsaro ya dai-daita, ya nemi hadin kan 'yan kasa.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa sojojin da suka yi juyin mulki a Gabon sun tabbatar ma sa da abinda yake tsoro game da juyin mulkin Nijar.
Minista babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya magantu kan shirinsa na gaba idan kotu ta ƙwace nasarar da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya samu a zaɓen 2023.
Jigon jam'iyyar SDP ya bayyana yadda shugaban kasa Tinubu ke maimaita irin matsalolin da Buhari ya samu a kwanakinsa na mulki, yace ya kamata a samu mafita.
An buƙaci kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa da ta yi gaskiya da adalci yayin yanke hukunci kan shari'ar Atiku da Obi, wacce suka shigar akan Tinubu.
Shugaban cocin Glorious Mount of Possibility Church, Fasto David Elijah, ya ja kunnen ɗan takarar shugaban ƙasa, na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi.
Sabon ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa Najeriya na daf da bankwana da matsalar tsaro idan aka samu kayan aiki na zamani ga jami'an tsaro
Nyesom Wike, ministan Abuja ya ce Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurce shi da ya farfado da FCT. A ranar 16 ga watan Agusta ne aka nada Wike ministan Abuja.
Sifetan 'yan sanda a Najeriya, Olukayode Egbetokun ya bayyana cewa hukumar su na bukatar karin jami'ai dubu 190 don wadatar da tsaro kamar yadda ya kamata.
Bola Tinubu
Samu kari