Bola Tinubu
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa da izinin jam'iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da Shugaba Bola Tinubu a kasar Faransa kwanakin baya.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cewa akwai buƙatar 'yan Najeriya su yi haƙuri da tsare-tsaren da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya zo da su.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ce yana bibiyar halin da ake ciki a ƙasar Gabon sakamakon kifar da gwamnatin Demokuradiyya da sojojin ƙasar suka yi.
Bayan samun tasgaro a juyin mulki a Gabon a shekarar 2019, sojin kasar sun samu nasarar kifar da gwamnatin Ali Bongo bayan shekaru 12 ya na mulkin kasar Gabon.
Kasar Najeriya ta yi nasarar biyan bashin makudan kudade har na Dala biliyan 1.17 ga kasashen Sin da Faransa da kuma Bankin Duniya cikin watanni shida kacal.
Kamfanonin kasar Faransa manya-manya guda uku sun tafka asara bayan kaddamar da juyin mulki a kasar Gabon a yau Laraba 30 ga watan Agusta da sojoji su ka yi.
Tsohon ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce ko kadan bai yi mamakin faruwar juyin mulki ba a kasar Gabon inda ta ce sauran kasashe su shirya.
Ministan yaɗa labarai, Mohammed Malagi, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta zare hannunta daga biyan tallafin man fetur ne domin inganta rayuwar yan Najeriya.
Hukumar Rarraba Kudaden Shiga ta kasa, RMAFC ta bayyana cewa shugaban alkalan Najeriya yafi mataimakin shugaban kasa da shugaban majalisar Dattawa samun kudi.
Bola Tinubu
Samu kari