Bola Tinubu
Zanga-zanga ta barke a garin Mokolo, jihar Oyo a ranar Litinin kan tsadar rayuwa, tsadar abinci da kuma tabarbarewar tattalin arzikin da kasar ke fuskanta.
Sanata Ita Enang, tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ba da shawarar rusa wasu hukumomi saboda matsalar tsaro kan 'yan sandan jihohi.
Mansur Ibrahim Sokoto yana ganin babu dalilin gwamnati ta rika fada da ‘yan kasuwan da suka adana kayan abinci a Najeriya ya ce ba su ne su kawo tsadar rayuwa ba.
Farfesa Kabiru Isa Dandado ya ce janye tallafin man fetur ranar farko ya jawo tsadar rayuwa, ya ce idan yunwa tayi kamari, za a iya dibar jama’a a shigar da su barna
Atiku Abubakar ya yi magana yake cewa gwamnatin APC ta jawo karyewar Naira da matsin tattalin arziki; tshin Dala da rugujewar tattali duk laifin Bola Tinubu ne.
Kungiyar Kare Muradin Arewa (ANA) za ta gabatarwa gwamnatin tarayya wasu shawarwari da ake fatan za su tsamo yankin daga kangin talauci da rashin tsaro.
Gwamnatin Tarayya ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba zai yi murabus ba saboda tsadar rayuwa da wahala da 'yan Najeriya ke fama da shi a halin yanzu.
Rikicin cikin gida ya shigo APC bayan rasuwar Gwamna Rotimi Akeredolu. ‘Yan Majalisa 6 sun rubuta wasika zuwa Tinubu a kan rigimar da ta ratsa APC a Ondo.
Bola Tinubu ya aika sako na musamman domin taya Nasir El-Rufai murnar cika shekara 64. Shugaba Tinubu ya yi wa tsohon gwamnan na Kaduna fatan koshin lafiya.
Bola Tinubu
Samu kari