Bola Tinubu
Majalisar dattawa ta amince da bukatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gabatar a gabanta kan wasu nade-nade da ya yi a wasu hukumomin gwamnatin tarayya.
Primate Elijah Ayodele ya yi kira ga gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu da ta mayar da mabuyar 'yan ta'addan Boko Haram su zama gonaki don karfafa tsaro da abinci.
Kungiyar kwadago ta TUC ta janye daga shiga cikin zanga-zangar da kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta shirya gudanarwa a fadin kasar nan kan tsadar rayuwa.
Tun kwanakin baya gwamnatin Bola Tinubu ta ce za a fito da buhunan hatsi a raba. An shafe makonni 2 da yin alkawarin rabon hatsi, ‘yan Najeriya suna jiran tsammani.
A bara Bola Tinubu ya aiko takarda zuwa ga majalisar dattawan, ya nemi a tabbatar da nadin da ya yi. Yanzu an amince da mutane 17, an yi watsi da wasu biyu.
Jigon APC a jihar Oyo ya koka kan abinda ya kira rashin adalcin gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bayan ya samu nasara a zaben shugaban ƙass na 2023.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana halin Shugaba Tinubu wanda mafi yawan 'yan Najeriya ba su sani ba, inda ya gadi abin da ya kawo yunwa kasa.
Tinubu ya amince da nadin Hafsat Bakare a matsayin shugaban Hukumar da ke tattara bayanai a kan laifukan da suka shafi kudi da ta`addanci bayan korar Moddibo Tukur.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yanzu haka ya na ganawar sirri da tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon a fadarsa da ke birnin Tarayya Abuja.
Bola Tinubu
Samu kari