Bola Tinubu
Yayin da ake fama da matsin tattalin arziki da tsadar kayan abinci a kasar, wani dattijo ya fito ya yi maganganu masu zafi tare da aike sakonni ga shugabanni.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su fasa gudanar da zanga-zanga da suka shirya yi a fadin kasar nan. Ta fadi dalili.
Kudirin samar da ‘yan sandan jihohi ya tsallake kararu na biyu a Majalisar Tarayya yayin da dokar ta fayyace nada kwamishinonin ‘yan sanda da gwamnoni za su yi.
Dr. Usman Bugaje ya ce kowa ya gano cewa Bola Tinubu bai da mafita game da matsalolin kasar nan. Bugaje ya ce akwai bukatar Tinubu ya nemi sabon salo.
Ministan tattalin arzikin kasa, Olawale Edun ya ce farashin abinci zai fado. Gwamnatin tarayya za ta raba buhuna 1, 407,205 domin farashin abinci ya sauko.
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta bar Bola Tinubu da biyan bashin tiriliyoyin kudi. Kafin a biya bashin, Ministan tattalin arzikiya ce sai sun binciki Godwin Emefiele.
Kungiyar masu motocin haya ta Najeriya (NARTO), ta dakatar da yajin aikin da ta shirya yi a fadin kasar biyo bayan ganawar da suka yi da gwamnatin tarayya.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung, ya caccaki gwamnatin Shugaba Tinubu kan yadda take dora alhakin halin da ake ciki kan gwamnatin Buhari.
Tsohon gwamnan jihar Ogun kuma Sanatan Ogun ta Gabas, Gbenga Daniel, ya roki 'yan Najeriya da su kara hakuri da gwamnatin Tinubu kan halin da ake ciki a kasar nan.
Bola Tinubu
Samu kari