Bola Tinubu
Majalisar zartarwa a Najeriya ta yi alhinin mutuwar tsohon Ministan ilimi a mulkin Cif Olusegun Obasanjo, Farfesa Fabian Osuji a yau Alhamis 29 ga watan Faburairu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya caccaki zanga-zangar da NLC ta yi, inda ya ce ba zai yiwu ƙungiyar ta fara yaƙi da gwamnatin watanni tara kacal ba.
Mai gwagwarmayar kafa kasar Yarbawa, Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Sunday Igboho ya shiga matsala kan gargadin da kungiyar Yarbawa ta yi masa.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya jaddada cewar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari shine ya jefa 'yan Najeriya a mawuyacin hali.
Idan zaben 2027 ya zo, Kwamred Adnan Mukhtar Adam Tudunwada ya ce Atiku Abubakar ne mafita, yana so jagororin Obidient da Kwankwasiyya su bi bayan jam’iyyar PDP.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Adamu Garba, ya bayyana cewa ya kamata kamfanin kirifto na Binance ya fuskanci doka saboda saba dokokin Najeriya.
Duk da zarge-zargen da ake cewa tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya durkusar da tattalin arzikin Najeriya, ya samu yabo daga wata kungiya a kasar.
Yayin da 'yan Najeriya ke cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa, Sarkin Gwandu ya shawarci ‘yan kasuwa kan jin tsoron Allah a kasuwancinsu na siyar da kaya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kuncon da aƙe ciki a kasar nan. Shugaban kasan ya ba 'yan Najeriya sabon tabbaci don samo mafita.
Bola Tinubu
Samu kari