Bola Tinubu
Yayin da ake fama da tsadar kayayyaki a Najeriya, shahararren attajiri a Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana hanyar da za a saukar da farashin kayayyaki a Najeriya.
Kwankwaso ya yi suka ga geamnatin tarayya ne ganin yadda lamuran tsaro suka birkice a kasar. Kungiyar matasan tace Tinubu na iya kokarinsa na shawo kan matsalar
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sakon ta'aziyya kan rasuwar shahararriyar jarumar Kannywood, Saratu Gidado Daso. Ya ce an yi babban rashi.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya 'yan Najeriya murnan bikin salla inda ya shawarce su da su ci gaba da ba shugabanni goyon baya da hadin kai.
An shiga jimami a jihar Legas bayan wani basarake, Oba Kabiru Agbabiaka ya riga mu gidan gaskiya jim kadan bayan ya dawo daga sallar idi a yau Laraba.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci 'yan Najeriya da su ci gaba da marawa shugaban kasa Tinubu baya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya damu matuka da tsadar kayan abinci kuma ya kuduri aniyar samar da abinci a farashi mai sauki, in ji ministan yada labaran sa.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da kara Alhamis 11 ga watan Afrilu a matsayin ranar hutun domin gudanar da bukukuwan sallah bayan rashin ganin watan Ramadan.
Matimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya ga baiken gwamnatin Tinubu na boye ainihin kudin kwangilar babban titin Legas-Kalaba da ta bawa kamfanin Hitech Kwangila
Bola Tinubu
Samu kari