Bola Tinubu
Rahotanni sun yi nuni da cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, kuma jigo a jam'iyyar APC, Nasir Ahmad El-Rufai, na shirin kai Shugaba Bola Tinubu kotu.
Atiku Abubakar ya soki yadda aka kara farashin shan lantarki. Atiku ya ba gwamnati shawarwarin yadda yake ganin ya kamata a bi wajen gyara harkar wutar lantarki.
Bola Ahmed Tinubu ya ci gaba da jawo matasa yana ba su muƙamai a gwamnatin tarayya, a wannan karon ɗan shekara 36 ya zama shugaban hukumar CREDICORP.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana rufe kwamitin nan da ya yi aikin bincike a babban bankin Najeriya karkashin tsohom gwamna, Godwin Emefiele.
Kungiyar Southern Nigeria Youth Movement ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal kan sukar Bello Matawalle inda ya ce ya kamata ya maida hankali kan dakile matsalar tsaro.
Gwamnatin tarayya ta nada jarumar fina-finai Rahama Sadau mamba a kwamitin gwamnati da ke kula da shirin saka hannun jari a fannin kirkire-kirkiren zamani (iDICE).
Asusun bayar da lamuni ga daliban Najeriya, a ranar Laraba ya ce za a fara kaddamar da shirin ne da daliban manyan makarantu na gwamnati, ban da na kudi.
Wani hoto da aka sanya a shafukan sada zumunta ya nuna Shugaba Bola Tinubu, Rabiu Musa Kwankwaso da Peter Obi. An yi iƙirarin cewa Obi ya durkusa a gaban Tinubu.
Yayin da hukumar NERC ta sanar da karin kudin wutar lantarki a Najeriya, an yi ta cece-kuce kan matsalar wutar da rashin ingancinta musamman a watan Ramadan.
Bola Tinubu
Samu kari