Bola Tinubu
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan tsaron ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribaɗu ya bayyana cewa Najeriya za ta bi hanyoyin zama wajen kawar da ta'addanci a ƙasar.
Shugaban kasan Najeriya, Bola Tinubu, ya tabo batun matsalar ta'addanci da hako ma'adanai ba bisa ka'ida da suka zama ruwan dare a nahiyar Afirika.
Kungiyar fafutukar kafa kasar Yarabawa ta bukaci shugaba Tinubu ya ware su daga Najeriya cikin wata biyu. Sunday Igbohon da Farfesa Akintoye ne suka ba da sanarwar
Gwamnatin Najeriya ta bayyana nasarar samun bashin da ya kai dala biliyan 2.25 daga bankin duniya. Ministan kudin kasar ya bayyana matakai da za a bi wajen biya
Iyaye da dalibai a Najeriya sun koka a kan cire sharadin cancanta cikin sharudan ba da lamunin karatu da gwamnatin Najeriya ke shirin yi a cikin shekarar 2024
Tsohon sanatan Zamfara ta Tsakiya, Sanata Kabiru Marafa, ya caccaki karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, kan sukar da ya yi wa Dattawan Arewa.
Ministan Kudi ya ce gwamnatin Najeriya na shirin karbar bashin $2.2bn daga Bankin Duniya. A cewarsa babu kudin ruwa da yawa a kansa kuma za a biya a shekara 20.
Reno Omokri ya bayyana yadda ya tallatawa Atiku Abubakar a matsayin mataimaki a takarar zaben 2019. Ya ce Peter ba zai ci abe ba sai ya tsaya takara da Atiku
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Oyo, Bosun Oladele ya caccaki 'yan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar da Peter Obi inda ya yabawa Shugaba Bola Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari