Bola Tinubu
Gwamna Usman Ododo na jihar Kogi ya nemi alfarmar Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan matsalolin rashin tsaro da ambaliyar ruwa da suka addabi jihar da kewayenta.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana dalilan da suka haddasa matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da babban kwamiti mai dauke da kananan kwamitokwamitoci guda 11 da za su shirya bikin cikar Tinubu shekara 1 a mulki.
Gwamnatin tarayya ta ce yanzu masana’antar kera motoci ta Najeriya ta shirya ta fara aiki gadan-gadan, kuma za a fara fitar da ababen hawan daga watan Disamba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi sabbin nade-nade a manyan hukumomi biyu a Najeriya da suka hada da hukumar SEC da Kuma NAICOM a yau Juma'a.
Fadar Shugaban kasa ta ce ayyukan ci gaba da da take kawowa yan Najeriya ya shafe wanda PDP ta yi a shekaru 16 da ta yi tana mulki. Ta bata shawarwari
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya ce shgaba Tinubu yana shirin saka Najeriya cikin jerin manyan kasashen duniya masu habakar tattalin arziki
Nuhu Ribadu, mai ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro ya bayyana yadda shugaban ya ba yankin Arewacin Najeriya mukamai masu muhimmanci.
Kungiyar dattawan Arewa ta koka kan yawaitar kai hare-hare kan 'yan Arewa mazauna Kudu. kungiyar ta ce dole gwamnati ta dauki matakin da ya dace.
Bola Tinubu
Samu kari