Bola Tinubu
Yayin zaman majalisar zartarwa a yau Talata 14 ga watan Mayu, an sauya dokar da ta hana Bola Tinubu da Kashim Shettima biyan haraji a filayen jiragen sama.
A bisa kudurinsa na tabbatar da tsaron makamashi, da rage tsadar man fetur, Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin sayen motocin da ke amfani da gas din CNG.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sababbin kwamishinoni 2 na hukumar kidaya ta ƙasa gabanin fara taron majalisar zartarwa ta ƙasa a Aso Villa
Ministan wutar lantarki, Bayo Adelabu, a ranar Lahadi, ya bayyana cewa sama da gidaje 10,000 ne suka ci gajiyar tallafin abinci na gwamnatin tarayya a jihar Oyo.
Asusun bada lamuni na duniya (IMF) ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kammala cire tallafin man fetur da lantarki da zarar an gama raba tallafin kudi.
Wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye ya roki ‘yan Najeriya su kara hakuri da yadda shugaban kasa Bola Tinubu ke mulkin Najeriya.
Babban Fasto Iliya Babatunde Ayodele ya ba da fatawa ta rauhaniyya game da abin da ya ce zai inganta tattalin arzikin Najeriya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Hamza Al-Mustapha ya ce duk wanda ya taba fetur, zai yi wahala ya dade a mulki. Miyagun harkar fetur sun fi karfin masu mulki, ya kuma ce ayi hattara da IMF.
Mataimakin shugaban kasa, sanata Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na kirkiro sababbin tsare-tsaren haraji ne domin gina Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari