Bola Tinubu
Reno Omokri ya ce, gwamnatin Tinubu ta kawo ci gaba mai yawa a shekara daya fiye da abinda Buhari ya cimma cikin shakru 8 da ya yi yana mulkin Najeriya.
Minsitan Tinubu ya bayyana dalilin da yasa ba a zabi Malam Nasir El0Rufai ba a cikin jerin wadanda aka amince su zama ministoci a mulkin nan da ake.
Hukumar IMF ta nuna damuwa kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya dawo da tallafin mai a boye inda ta ce hakan asara kawai zai jawowa Najeriya na biliyoyi.
Alhafiz Ismail Maiduguri ya ce masu mulki sun saye malamai, yake cewa ‘Malamai da fastoci sun ja kaya. Bayanan sun zo ne a wajen karatun littafi a Abuja.
Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce malaman da suka tallata APC su ankarar da shugabanni. A jawabin da ya yi a majalisin karatun, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Mun jero matakai da ake gani masu daci da gwamnati ta dauka da suka kara jefa talaka a kunci. Tun daga watsar da tsarin tallafin fetur, Bola Tinubu ya fara gasa kowa
A cikin shekara 1, Shugaba Bola Tinubu ya ziyarci kasashe 14 a tafiye-tafiye 20 da ya yi zuwa kasashen waje. Mun tattara jerin ƙasashen da dalilin tafiye-tafiye.
Sanata mai wakiltar Borno ta Tsakiya a majalisar dattawa ya caccaki matakin da gwamnatin tarayya ta hannun bankin CBN ya dauko na kawo harajin yanar gizo.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama Sarkin Ijebu, Oba Sikiru Adetona da lambar girmamawa ta 'Grand Commander of Order of Nigeria', a yayin da ya cika shekara 90.
Bola Tinubu
Samu kari