Majalisar dokokin tarayya
Majalisar dattawa a ranar Talata,15 ga watan Fabrairu, ta tabbatar da mutane tara da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada a matsayin kwamishinoin NERC da NCP.
Yayin da ake ci gaba da zargin Abba Kyari a hannu a aikata mummunar dabi'ar nan ta safarar miyagun kwayoyi, ko kunsan wace irin rayuwa Kyari ya yi a baya kadan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake mika wata takardar kari kan kasafin kudi. Majalisa dokokin Najeriya ce ta karbi wasikar Buhari, yanzu haka Ahmad Lawal ya
Gusau, jihar Zamfara - Mutum 18 cikin 22 na mambobin majalisar dokokin jihar Zamfara sun amince da kudirin tsoge mataimakin gwamnan jihar, Mahdi Aliyu Gusau.
Abuja - An gurfanar da wani dan majalisar wakilan tarayya, Gabriel Saleh Zock, ranar Alhamis gaban kotu kan zargin hannu cikin almundahanar makudan miliyoyi 185
Majalisa ta fahimci akwai cutarwa wajen shigo da man fetur da lalatacce ne cikin kasar nan, ta umarci NNPC ya dakatar da kamfanonin da ke hannu a shigo da man.
Kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara, Nasiru Magarya, ya umurci magatakardan majalisar, Shehu Anka, ya rabawa dukkan yan majalisa takardar fara shirin tsige.
Ahmad Lawan, ya nada tsohon shugaban marasa rinjaye a majalisar dattawa, Emmanuel Bwacha, a matsayin shugaban kwamitin sayan kayayyaki na majalisar dattawa.
Kwamitin majalisat dokokin tarayya ya baiwa ministocin Najeriya wa'adin kwanaki bakwai kacal su bayyana a gabansu kan rahoton ofishin Audita Janar na ƙasa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari