Majalisar dokokin tarayya
A watan da ya gabata ne Shugaba Buhari ya sanar da zabar Rhoda Gumus, farfesar injiniya a jami’ar Niger-Delta domin maye gurbin Lauretta Onochie, hadimarsa.
Majalisar Najeriya ta sake yin garambawul ga dokar zabe na kasar inda ta amince da tsari guda uku da jam'iyyu za su iya amfani da shi don fitar da yan takararsu
Hukumar yaki da rashawa da sauran laifuka masu kama da hakan, ICPC ta fallasa yadda wani Dan Majalisar Tarayya na Jihar Katsina ya tsere da N32,056,347.89 da ak
Abuja - Majalisar wakilan tarayya ta yanke shawara kaddamar da bincike kan lamarin makamai 178,459 da suka yi batan dabo a ma'ajiyar hukumar yan sandan Najeriya
Sanatocin Najeriya sun gabatar da wani kudiri da ke neman a hana masu gidajen haya karbar kudin shekara daga masu yin haya, cewa ba kowa ne ke da karfin ba.
Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai, ya ce sabon kudirin gyaran dokokin zaben za a gabatar da shi a zauren majalisa nan da ranar Larabar nan zuwa.
Majalisar dattawan Najeriya ta dawo daga hutun Kirsimeti da sabuwar shekara a yau Talata, 18 ga watan Janairu, jim kadan bayan nan sai ta shiga ganawar sirri.
Wani ma'aikacin majalisar dokokin Najeriya ya fado daga saman matakalan majalisa yayin da yake haurawa. An ce ya fadi nan take kuma ya mutu inji rahoton da muka
Kamar yadda yake bisa al'adar kasar mafi yawancin yan majalisar dokokin tarayya basa samun damar komawa kan kujerunsu bayan zabe saboda wasu dalilai mabanbanta.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari