Majalisar dokokin tarayya
Majalisar wakilai a Najeriya ta ce bata amince da batun kara wa'adin daina amfani da tsoffin Naira ba da CBN ya sanar a yau dinnan. Ta fadi gaskiyar abin da.
Wani labarin da muke samu ya bayyana yadda mataimakin kakakin majalisar jihar Kebbi ya yi murabus daga mukaminsa. Rahoto ya bayyana yadda lamarin ya faru sarai.
A labarin da muke samo, majalisar wakilai ta kasa ta ce tabbas za ta kama gwamnan CBN idan ya gaza zuwa ko turo wakili domin sanin halin da ake ciki kan Naira.
Majalisar wakilai ta kasa ta ce sam ba zai yiwu tana gani CBN ya karya tattalin arzikin kasa d a'yan kasa baki daya ba. Dole ta dauki matakin da ya dace kawai.
Da alamun za'a yi fito-na-fito tsakanin gwamnan bbabban bankin Najeriya CBN da mambobin majalisar dattawa kan kara wa'adin daina amfani da tsaffin kudin Naira.
Tun daga shekarar 2016 zuwa yanzu, harajin da bankuna suka karba ya N370.686b ne, amma Hon. Muhammad Gudaji Kazaure yana zargin an yi awon gaba da fiye da N80tr
Shugabannin bankuna a Najeriya za su tattauna da majalisar dokokin Najeriya domin gano mafita ga karancin kudi da ake fama dashi a kasar nan a halin yanzu.
Shugaban majalissar wakilan Nigeria ya gargadi yan majalissar kan yadda suka nbar aikin majalissar suka koma yawon yakin neman zabe a jihohinsu da yankunansu
A rahoton nan, an tattaro maku rikice-rikicen da ya rutsa da ‘Yan Majalisar Najeriya daga Junairu zuwa Disamban Shekarar 2022 yayin da aka shiga sabuwar shekara
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari