Majalisar dokokin tarayya
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya gana da shugaban majalidar wakilan tarayya, Femi Gabajabiamila, kan wasu muhimman batutuwa da suka shafi sabon tsarin CBN.
Karo na biyu a jere, shugaban babban bankin Najeriya wato CBN, Godwin Emefiele ya ki bayyana a gaban majalisar wakilai a ranar Talata, 20 ga watan Disamba.
majalissar dattijai ta digawa babban bankin kasa aya kan batun tsarin cire wasu kudade da yan NIgeria zasu fara yi, wanda ya kayyade musu adadin a rana da sati
Shugaban masu rinjaye na majalissar wakilai Hon. alhassan Ado Duguwa yace mutane ne basu fahimci maganar da yayi ba, yace shi yayi maganar ne dan motsa jama'a
Sanatoci su na so jami'an ma'aikatar tattalin arziki da kasafin su bada bayanin wasu kudi, amma ana masu wasa da hankali, za su ‘yan sanda a cikin maganar.
Tun bayan dawowar demokradiyya Najeriya a shekarar 1999, daruruwan mutane sun wakilci al'ummar mazabunsu na tsawon shekaru, amma mutum guda kacal ya yi fice.
Majalisar wakilai tayi wa Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele. Tana bukatar a dakatar da Sabbin tsarikan da CBN ta kirkiro a cikin kwanakin nan.
majalissar dattijai ta sanar da jerin sunjann wasu ma'aikatun gwamnati da su ka ki zuwa gabatan dan kare kasafin kudinsu da kuma wasu tambayoyi da majalissar t
Yan majalisa a zauren majalisar kasar Senegal sun ba hammata iska a zauren majalisa a ranar Alhamis yayin da ake gabatar da kasafin kudin ma'aikatar shari'a .
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari