Aminu Waziri Tambuwal
Shugaban gwamnonin arewa maso gabas, Gwamna Babagana Umaru Zulum, ya ziyarci jihar Sokoto tare da bada tallafin makudan kuɗi ga iyalan mutanen da aka kashe.
Lagos - Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na da jajirtattun mutane da zasu iya shugabantan kasar nan a.
Duk da cewar yankinsu ya samu shugabancin jam’iyyar na kasa, wasu manyan jiga-jigan PDP na so a bude tikitin takarar shugaban kasa ga dukka yankunan kasar.
Alkalin babbar kotun majistare na jihar Sakkwato ya yankewa dan mai ba gwamna Aminu Waziri Tambuwal shawara, Hayatu Tafida da wasu biyu daurin shekaru 4 a yari.
'Yan siyasar da ake ganin za su yi takarar tikitin shugaban kasa na jam'iyyar PDP a gabannin zaben 2023 sune Bukola Saraki, Atiku Abubakar, da Aminu Tambul.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya ce jiga-jigan jam’iyyar PDP masu cin hanci da rashawa ne kawai suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC mai mulki a kasar.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun yi kira ga Majalisar Dokoki ta kasa da ta amince da tattara sakamakon zaben ta hanyar na’ura a kasar gabannin babban zabe na 2023.
Tuni jami'an tsaro suka tisa keyar wadanda ake zargi a kauyen na Remon zuwa sashen binciken manyan laifuffuka na shalkwatar ’yan sanda domin fadada bincike.
Gwamnatin jihar Sokoto ta amince da Naira miliyan 155 ga Ma'aikatan Harkokin Addinin Musulunci na jihar domin siya wa malamai babura a jihar domin su rika yin d
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari