Aminu Waziri Tambuwal
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya yi watsi da rahoton hukumar kidididiga ta kasa inda ta bayyana jihar sokoto a matsayin jihar da ta fi kowacce talauci.
A ranar Juma'a, 17 ga watan Disamba, Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto ya bada umurnin a kamo mawaki, Muhammad Danshanawa saboda yabon shugaban yan b
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokot ya bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya alanta dokar ta baci a dukkan wuraren yan bindiga ke ta'adi don kawar da su.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa shigowar yan bindiga jiharsa daga jihar Zamfara duk laifin jami'an Sojojin Najeriya ne. Daily Trust
Shugaban gwamnonin PDP, Aminu Tambuwal ya bayyana cewa Najeriya ba za ta iya jure wasu shekaru hudu a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ba.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya bayyana cewa zai sanar da hukuncinsa kan ko zai tsaya takara a zaben shugaban kasa na 2023 da zaran ya gama tuntuba.
Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal yace jam’iyyar PDP ta fara namijin kokarin karbe mulkin kasar nan a zaben 2023. Gwamnan na jihar Sokoto ya bayyana wannan a Ondo.
Shugaban gwamnonin arewa maso gabas, Gwamna Babagana Umaru Zulum, ya ziyarci jihar Sokoto tare da bada tallafin makudan kuɗi ga iyalan mutanen da aka kashe.
Lagos - Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na da jajirtattun mutane da zasu iya shugabantan kasar nan a.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari