Aminu Waziri Tambuwal
Gwamnatin jihar Sokoto ta amince da Naira miliyan 155 ga Ma'aikatan Harkokin Addinin Musulunci na jihar domin siya wa malamai babura a jihar domin su rika yin d
Anyi musayar wayu yayinda Rabiu Musa Kwankwaso ya zargi Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto da yin katsalandar a harkokin jam’iyyar PDP a jihar Kano.
Yayin da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yake bin dabaru da salo iri-iri na siyasa don ganin ya cimma burinsa na tsayawa takarar.
Jim kaɗan bayan wani taro da gwamnonin PDP sukayi jiya a Abuja, gwamnonin sun yi alƙawarin bama gwamnatin tarayya haɗin kai don kawo karshen matsalar tsaro
Tsohon Gwamnan Zamfara, AlhajiAbdulaziz Abubakar Yari ya fito ya yi magana bayan Alkali ya bada umarni a karbe masa tulin dukiya. Yari ya ce kudinsa za su dawo.
Kwanan nan ne bakuwar cuta ta bulla a Sokoto, ta kashe mutum 4, wasu kuma su na jinya a asibiti. Cutar da ba a san daga ina ta ke ba ta na cin mutane a gari.
Wata sabuwar cuta da ta barke a wani bangaren jihar Sokoto ta fara kashe mutane. Gwamnan jihar ya ce cutar ta kashe mutum 4 yayin da 24 suke jinya a asibiti.
Gwamnatin Najeriya ta yi rabon Naira Biliyan 619 a matsayin kason FAAC a Disamban 2020. Ana biyan Gwamnatin Tarayya, Jihohi da kananan hukumomi ne daga asusun.
A gobe ne Gwamnonin Jihohi duka za su yi zama domin a samu mafita a kan COVID-19. Gwamnonin kasar za suyi zama domin rage yaduwar wannan cuta ta Coronavirus.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari