Aminu Waziri Tambuwal
Yayin da shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yake bin dabaru da salo iri-iri na siyasa don ganin ya cimma burinsa na tsayawa takarar.
Jim kaɗan bayan wani taro da gwamnonin PDP sukayi jiya a Abuja, gwamnonin sun yi alƙawarin bama gwamnatin tarayya haɗin kai don kawo karshen matsalar tsaro
Tsohon Gwamnan Zamfara, AlhajiAbdulaziz Abubakar Yari ya fito ya yi magana bayan Alkali ya bada umarni a karbe masa tulin dukiya. Yari ya ce kudinsa za su dawo.
Kwanan nan ne bakuwar cuta ta bulla a Sokoto, ta kashe mutum 4, wasu kuma su na jinya a asibiti. Cutar da ba a san daga ina ta ke ba ta na cin mutane a gari.
Wata sabuwar cuta da ta barke a wani bangaren jihar Sokoto ta fara kashe mutane. Gwamnan jihar ya ce cutar ta kashe mutum 4 yayin da 24 suke jinya a asibiti.
Gwamnatin Najeriya ta yi rabon Naira Biliyan 619 a matsayin kason FAAC a Disamban 2020. Ana biyan Gwamnatin Tarayya, Jihohi da kananan hukumomi ne daga asusun.
A gobe ne Gwamnonin Jihohi duka za su yi zama domin a samu mafita a kan COVID-19. Gwamnonin kasar za suyi zama domin rage yaduwar wannan cuta ta Coronavirus.
Za ku ji cewa Gwamnatin Tarayya ta ba wasu Jihohi N123bn a karkashin shirin STFTAS da COVID-19. Gwamnati ta kawo shirin ne domin tabbatar da gaskiya wajen aiki.
Wani jigon jam’iyyar APC, Cif Frank Kokori ya yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari da Gwamna Aminu Tambuwal da su shiga cikin lamarin Bishop Hassan Kukah da JNI.
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari