Yan ta'adda
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da mutuwar wani daga cikin hatsabiban 'yan bindiga da yake kiran kansa da Shekau a kwanton-bauna a jihar Kaduna.
Mayakan kungiyar 'yan ta'addan ISWAP sun kai farmaki a kan wani sasanin Fulani makiyaya dake jihar Borno, amma an samu daukin sojoji kafin lamarin ya kazanta.
Mutanen gari a jihar Delta sun hadu sun tunkari 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Delta. An kashe masu garkuwa uku bayan an musu jina jina.
An fi fada tsakanin 'yan banga da 'yan bindiga a jihar Zamfara. An kashe mutane 12 cikin 'yan banga yayin da aka gaza gano adadin 'yan bindiga da aka kashe.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana Simon Ekpa da wasu mutum 15 a matsayin masu daukar nauyin ta’addanci tare da bukatar a rufe kadarorin da ke da alaka da su nan take.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas sun kama wasu mutane biyu 'yan kasar Pakistan da suka yi amfani da jirgin sama wajen sace wani mutum a Kano.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya ce ba za su yi sulhu da 'yan bindiga irinsu Turji ba, sai dai ya ce za a karbi tubansu idan suka ajiye makamai suka mika wuya.
Har yanzu Boko Haram ta ki sakin iyalan alkalin babbar kotun jihar Borno da aka sace tun a watan Yuni na shekarar 2024 saboda gaza biyansu fansar $500,000.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yakin da suke yi da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sun hallaka manyan kwamandojin kungiyat a wani artabu.
Yan ta'adda
Samu kari