Yan ta'adda
Akalla mutum 2 ne suka mutu, wasu da dama na kwance a asibiti yayin da wasu tsagerun yan bindiga suka yi yunkurin yin garkuwa da wani ɗan majalisar dokokin jiha
Miyagun 'yan bindiga sun halaka rayuka shida tare da sace wasu masu yawa a farmakin da suka kai kauyen Rijiya da ke karamar hukumar Gusau ta jihar Zamfara.
'Yan ta'addan Islamic State of West Africa Province, ISWAP, sun sace dattijo mai shekaru 50 mai suna Mohammed Askira, tare da 'yan uwansa maza biyu a Maiduguri.
Kungiyar Miyetti Allah ta roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda. Ta ce basu da wani amfani ga kasar ko kadan sai cut
Borno - Tiyata Kwamanda na rundunar “Operation Hadin Kai”, Christopher Musa, ya bayyana cewa adadin yan Boko Haram da suka mika wuya kawo yanzu ya kai 17,000.
Rundunar yan sandan jihar Borno, ta karyata rahotannin cewa 'yan ta'adda sun yi garkuwa da jami'anta biyu a wani hari da yan ISWAP suka kai yankin Magumeri.
Rundunar hadin guiwa ta jami'an tsaro a jihar Ekiti ta halaka wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne yayin da ya je karbar kudin fansa a dajin da ke Ekiti.
Gwamnan jihar Neja ya gano hanyar da za ta kara dakile'yan bindiga tare da sanin shige da fice na dukkan masu shanu a jiharm yance za a saka musu haraji da zasu
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya sake bude titin Bama zuwa Banki mai nisan kilomita 76 domin farfado da lamurran kasuwanci tsakanin Najeriya da kasashe.
Yan ta'adda
Samu kari