Yan ta'adda
An Yi Nasarar Cafke Wasu ‘Masu Daukar Nauyin’ Ta’adin ‘Yan Bindiga a Cikin Banki. ‘Yan rundunar Operation Hadarin Daji sun kama mutum biyu za su cire N14m.
A makon nan ne aka shafe shekara 1 da ‘Dan takarar Gwamna ya bace a wajen kamfe a Anambra. Mahaifiyar ‘Dan takarar ta roki IGP, Gwamnatin Abia su tashi tsaye.
Dogo Gide ya aurar da ‘yar yarinya, Farida Kaoje mai shekara 16 da ya dauke. Mahaifinta, dattijo mai shekara 66 yace watanni 15 kenan rabon da ya ga diyarsa.
Jiragen jami’an tsaron ya hallaka ‘yan bindiga, amma bai yi nasarar kashe Bello Turji ba. A lokacin da aka yi ruwan wuta, Turji ya je yin sallah ne da rana.
Wani coci a kauyen Shikal na karamar hukumar Lantang ta Kudu ya fuskanci farmakin wasu mutanen da suka badda kamanni a ranar Asabar 17 ga watan Satumba, 2022.
Mayakan kungiyar ISWAP a daren Juma'a sun yi arangama da 'yan ta'addan Boko Haram a karamar hukumar Bama ta jihar Borno inda 'yan ta'adda 29 suka sheka lahira.
A kalla mutum biyu sun sheka lahira bayan annobar amai da gudawa ta barke a sansanin tsofaffi, tubabbu mayakan Boko Haram dake garin Maiduguri a jihar Borno.
Shugaba masu zartarwa na Boko Haram, Bashir Bulabuduwaye, wanda ke da alhakin yankawadanda aka yi garkuwa da su, ya mika kansa hannun rundunar sojin Najeriya.
Kimanin garuruwa 14 a Jihar Zamfara sun yi karo-karo sun bawa yan ta'addan da ke Anka da Bukkuyum Naira miliyan 19 da kwale-kwale a harajin basu kariya. Wani ma
Yan ta'adda
Samu kari