Yan ta'adda
A kokarin tabbatar da zaman lafiya a Najeriya da Tafkin Chadi, sojojin Najeriya da haɗin guiwar rundunar ƙasa da ƙasa sun aika sam da kwamandoji 20 lahira.
Jami'an tsaro da suka ƙunshi sojojin Najeriya da sauran su, sun tura yan ta'adda da dama lahira kuma sun tashi kasuwa da kuma wasu sansanonin ISWAP a wani yanki
Joshua ya karba bakuncin wasu daga cikin mutanen da harin 5 ga watan Yuni ya ritsa da su. Sun nemi mafaka a gidansa dake karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.
A cikin kwanakin nan ne jami'an tsaro suka yi ram da wani 'dan ta'addan ISWAP a jihar Kano.Ya hada alaka da jami'in hukumar Hisbah a jihar wanda ya taimaka mai.
Kwamishinan 'yan sanda na jihar Borno, Abduu Umar, ya ce mayakan ta'addancinn Boko Haram sun sace mata biyu a kauyen Mairari da ke karamar hukumar Konduga.
Kusan mutum 15 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu suka bace a safiyar Lahadi bayan wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun kai farmaki kauyen Igama a Edumoga.
Tsagerun yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kashe shugaban matasan jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA), Emeka Alaehobi, a jihar Anambra.
Bayan samun nasarar ceto mutum 11 daga cikin waɗan da harin jirgin ƙasan Kaduna-Abuja ya rutsa da su, yanzu haka sun isa birnin Abuja don kula da lafiyar su.
A kalla fasinjoji 11 ne da aka sace a jirgin kasan Abuja-Kaduna a watan Maris suka samu 'yancinsu a yau Asabar bayan sama da kwanaki 70 a hannun 'yan ta'adda.
Yan ta'adda
Samu kari